05/12/2025
FITOWAR MAI MARTABA SARKIN DARAZO ZUWA MASALLACIN JUMMA’A
A yau Juma’a, Mai Martaba Sarkin Darazo, HRH Alhaji Ibrahim Babayo Darazo, ya fita daga fada tare da tawagarsa zuwa babban Masallacin Juma’a domin gudanar da sallar Juma’a.
Allah ya karɓi ibadunmu, Amin..