Zamfara State Apc New Media Forum

Zamfara State Apc New Media Forum Voice of the party office��

ZAMFARA STATE APC NEW MEDIA FORUM Kamar Kullun Yauma Munsamu Zuwa Jajantama Dan Uwanmu Abokin Gwagwarmaya Abdullahi Bell...
18/04/2026

ZAMFARA STATE APC NEW MEDIA FORUM

Kamar Kullun Yauma Munsamu Zuwa Jajantama Dan Uwanmu Abokin Gwagwarmaya

Abdullahi Bello Dan Giwa Bisa Iftilain GOBARA Da Yassameshi

Ubangiji Allah Yatsare Gaba Yakawo Sabon Arziki Allah Ya Maida Alheri

ZAMFARA STATE APC NEW MEDIA FORUM AYAU 15/04/2026Wannan Kungiya Maisuna Asama Acigaba Da Ziyarce Ziyarchenta, Kamar Kull...
15/04/2026

ZAMFARA STATE APC NEW MEDIA FORUM

AYAU
15/04/2026

Wannan Kungiya Maisuna Asama Acigaba Da Ziyarce Ziyarchenta, Kamar Kullum Yauma Tasamu Kaima Baban Wannan Kungiya Tamu Mai Albarka Ziyara , Prof.Nasir Garba Anka Shugaban Hukumar Bada Ilimin Baidaya Na Jahar Zamfara.

Yatarbemu Hannu Bibbiyu Anyi Wasa Dadariya Anyi Raha Daga Karshe Munka Gabatarmasa Da Sabon Chairman Dinmu Damuka Samu Sauyi Wato
Murtala S,Rafi ( Garkuwan Talakawa )

Yaji Dadi Sosai Yayi Murna Yabamu Shawarwarinda zasu Ciyardamu Gaba.

Daga Karshe Yayimuna Adduah Kuma Yabamu Naira Dubu Dari 100k Domin Muyi Na Transport Din Komawa Gida Muna Gdy Sosai Bisa Ga Karamci Allah Ya Saka Da Alheri 🙏

ZAMFARA STATE APC NEW MEDIA FORUMAYAU WEDNESDAY 15/APRIL/2026Wannan Kungiya Mai Suna Asama Tasamu RakkahMaigirma Gwamna ...
15/04/2026

ZAMFARA STATE APC NEW MEDIA FORUM

AYAU
WEDNESDAY 15/APRIL/2026

Wannan Kungiya Mai Suna Asama Tasamu Rakkah

Maigirma Gwamna Dr. Dauda Lawal Ya Kai Ziyarar Gani da Ido a Asibitin Kula da Lafiya na Matakin Farko Dake Gangaren Kwata, Gusau

A wani bangare na kokarin gwamnatin jihar Zamfara na bunkasa harkar lafiya da inganta jin dadin al’umma, Gwamnan Jihar Zamfara, Dr. Dauda Lawal, ya kai ziyarar gani da ido a Asibitin Kula da Lafiya na Matakin Farko (Primary Health Care Centre) dake Gangaren Kwata a Gusau.

Gwamnan ya samu tarba daga jami’an gwamnati, jami’an tsaro, shugabannin lafiya, da kuma wakilan hukumomin lafiya na cikin gida da na kasa da kasa yayin ziyarar.

Abubuwan da Aka Gani a Lokacin Ziyarar

A yayin zagayen da ya gudanar a cikin asibitin, Gwamnan ya duba:
• Dakunan kwantar da marasa lafiya da aka gyara tare da shimfida sabbin gadaje.
• Kayan aikin jinya da aka tanada domin kula da marasa lafiya.
• Muhallin asibitin da tsaftar dakuna da gine-ginen ciki.
• Bangaren kula da yara da mata masu juna biyu.

Ganawa da Ma’aikatan Lafiya da Marasa Lafiya

Gwamna Dauda Lawal ya tattauna da ma’aikatan lafiya tare da sauraron bayaninsu kan yadda ake gudanar da ayyuka a cibiyar. Haka kuma ya gana da wasu iyaye mata da s**a kawo ‘ya’yansu domin karbar kulawa, inda ya nuna kulawa ta musamman ga lafiyar yara a cibiyar.

Manufar Ziyarar

Wannan ziyara na daga cikin kokarin gwamnatin jihar wajen:
• Tantance ingancin ayyukan cibiyoyin lafiya a jihar.
• Gano matsalolin da ke bukatar kulawar gwamnati cikin gaggawa.
• Tabbatar da cewa jama’a suna samun ingantaccen kulawar lafiya a matakin farko.

Sakon Gwamnan

Gwamnan ya jaddada kudirinsa na ci gaba da:

“Inganta harkar lafiya a dukkan fadin jihar Zamfara domin tabbatar da cewa kowane dan kasa ya samu kulawar lafiya mai inganci kusa da shi.”

Kammalawa

Al’umma da dama sun yaba da wannan ziyarar ta gani da ido, suna mai bayyana ta a matsayin wata alama ta shugabanci nagari da ke nuna damuwar gwamnati ga lafiyar jama’a da ci gaban bangaren lafiya a jihar.

15/04/2026

ZAMFARA STATE APC NEW MEDIA FORUM

Muna Maka Fatan Sake Maimaitawa Karo Na Ukku Azauren Majalisa 🙏✅

Hon .Amadu

ZAMFARA STATE APC NEW MEDIA FORUM.13/04/2026A Yau Cikin Ikon ALLAH Wannan Kungiyar Mai Suna Asama, ta Samu Zama Da Zabab...
13/04/2026

ZAMFARA STATE APC NEW MEDIA FORUM.

13/04/2026
A Yau Cikin Ikon ALLAH Wannan Kungiyar Mai Suna Asama, ta Samu Zama Da Zababben Dan Majalisar Jaha Mai Wakiltar Gusau Ta 1 Hon Ibrahim Ibrahim Wambai Domin Ziyara Da Sada Zumunci Da Kuma Sanar Dashi Sauyin Da Muka Samu Na Chairman Na Ita Wannan Kungiyar.

Inda Aka Maye Gurbin Tsohon Chairman Da Vice Dinshi Murtala S Rafi Wanda Akafi Sani Da (Garkuwan Talakkawa) A Matsayin Shi Na Wakili Kuma Dan Jam'iyar APC A Jihar Zamfara,

Kuma Mun Tattauna Muhimman Abubuwa Domin Tunkarar Shirye Shiryen Shiga Kakar Zaben 2027 Idan ALLAH Madaukakin Sarki Yasa Muna Ganin Wannan Lokaci.
Akarshe Hon yabamu kyautar 50k Na Transport Allah Ya Saka Maka Da Mafificin Alkhairi 🙏

Ubangiji ALLAH Ka Amintar Da Gwamnatin Dr Dauda Lawal Karo Na Biyu, Ka Amintar Da Jihar Mu Ta Zamfara Ka Kawo Mana Dawwa Mammen Zaman Lapia A Jaha Ta Da Nigeria Baki Daya Amin Summa Amin.🙏

ZAMFARA STATE APC NEW MEDIA FORUM PRESS STATEMENTGOV. LAWAL MOURNS VICTIMS OF BANDITS’ ATTACK IN BUKKUYUMGovernor Dauda ...
12/04/2026

ZAMFARA STATE APC NEW MEDIA FORUM

PRESS STATEMENT

GOV. LAWAL MOURNS VICTIMS OF BANDITS’ ATTACK IN BUKKUYUM

Governor Dauda Lawal has expressed profound grief and deep sorrow over the tragic bandits’ attack on communities in Bukkuyum Local Government Area, which claimed innocent lives and left many others injured.

The Governor described the night assault on Bunkasau, Yar Galma (Zarumai Ward), and Dogon Daji (Adabka Ward) as a heartbreaking and senseless act of violence against defenceless citizens.

He extends his heartfelt condolences to the bereaved families, sharing in their pain and grief at this moment of immense loss and devastation.

Governor Lawal has directed the immediate deployment of a high-level delegation led by the Deputy Governor to convey condolences, provide support to affected families, and ensure prompt medical attention for the injured.

He reassures the people of Zamfara State of the government’s resolve to intensify efforts to safeguard lives and restore peace across all communities.

SULAIMAN BALA IDRIS
Spokesperson to the Governor
April 12, 2026

Address

Samaru Area Gusau
Gusau
632101

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Zamfara State Apc New Media Forum posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share