ADC Kwankwasiyya KANO SOUTH

ADC Kwankwasiyya KANO SOUTH ʟᴇᴛ ᴋᴀɴᴏ sᴏᴜᴛʜ sʜɪɴᴇ ɪɴ 2027
𝐆𝐨𝐯𝐞𝐫𝐧𝐨𝐫 𝐨𝐫 𝐃𝐞𝐯𝐮𝐭𝐲 𝐚𝐲𝐢𝐦𝐚𝐧𝐚 𝐚𝐝𝐚𝐥𝐜𝐡𝐢

KANANAN HUKUMOMIN JIHAR JIGAWA STATE
21/07/2026

KANANAN HUKUMOMIN JIHAR JIGAWA STATE

Yanzu haka ɗan takarar Mataimakin Shugaban Ƙasa na jam’iyyar NDC, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, yana ganawa da ɗaukacin ...
03/07/2026

Yanzu haka ɗan takarar Mataimakin Shugaban Ƙasa na jam’iyyar NDC, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, yana ganawa da ɗaukacin ƴan takara a matakai daban-daban na jihar Kano, a birnin tarayya Abuja.

Shin ka hangi ɗan takarar ƙaramar hukumarka?
All Elite Wrestling

📷 Hon Saifullahi Hassan

"Ku kwantar da hankalinku jam'iyar NDC zata shiga zabe, kuma zatayi nasara da karfin ikon Allah"~Shugaban jam'iyar NDC n...
03/07/2026

"Ku kwantar da hankalinku jam'iyar NDC zata shiga zabe, kuma zatayi nasara da karfin ikon Allah"
~Shugaban jam'iyar NDC na jihar Kano,
Hon Husaini Isah Mai Riga.

Shugaban Jam'iyyar NDC na Jihar Kano, Hon. Husaini Isah Mai Riga, Ya Mika sakon Ta'aziyyar Rasuwar Alhaji Mahadi Sani Da...
03/07/2026

Shugaban Jam'iyyar NDC na Jihar Kano, Hon. Husaini Isah Mai Riga, Ya Mika sakon Ta'aziyyar Rasuwar Alhaji Mahadi Sani Dan Bappa.

Shugaban Jam'iyyar NDC na Jihar Kano, Hon. Husaini Isah Mai Riga, ya bayyana matuƙar alhini da jimamin rasuwar Alhaji Mahadi Sani Dan Bappa, Shugaban Sashin Mulki da Gudanarwa na Express Radio, wanda Allah Ya yi wa rasuwa.

Hon. Husaini Isah Mai Riga ya bayyana marigayin a matsayin mutum nagari, mai ƙwazo, gaskiya da kishin aikin jarida, wanda ya bayar da gudunmawa sosai wajen bunƙasa harkokin yaɗa labarai da wayar da kan al'umma.

A madadin jam'iyyar NDC ta Jihar Kano, shugabanninta, 'yan takara, mambobi da magoya baya, Hon. Husaini Isah Mai Riga ya miƙa saƙon ta'aziyya ga iyalan marigayin, shugabanci da ma'aikatan Express Radio, abokansa da daukacin al'ummar Jihar Kano bisa wannan babban rashi.

Ya yi addu'ar Allah Maɗaukakin Sarki Ya gafarta wa Alhaji Mahadi Sani Dan Bappa, Ya yalwata masa rahama, Ya sa Aljannatul Firdausi ta zama makomarsa, sannan Ya bai wa iyalansa da al'ummar da ya bari haƙurin jure wannan rashi.

"Lallai dukkan mai rai mamaci ne. Muna roƙon Allah Ya karɓi kyawawan ayyukansa, Ya sanya wannan rashi ya zama kaffara gare shi, Ya kuma kare mu baki ɗaya da kyakkyawan ƙarshe."

Sa Hannu,
Adam Said Adam,
Mataimakin na musamman ga,
shugaban jam'iyar NDC Kano,
Hon Husaini Isah Mai Riga.

SHIN KUNA GANIN ZAIYIWU KUWA GANDUJE YA DAWO NDC su hade da kwankwaso?shin ci GABA NE A NDC KO CI BAYA?
03/07/2026

SHIN KUNA GANIN ZAIYIWU KUWA
GANDUJE YA DAWO NDC su hade da kwankwaso?
shin ci GABA NE A NDC KO CI BAYA?

Shin Kuna ganin hakan ya dacekokuwa abawa kowacce jiha samar da kayanta da ban?
03/07/2026

Shin Kuna ganin hakan ya dace
kokuwa abawa kowacce jiha samar da kayanta da ban?

03/07/2026
NDC kwakwasiyya KANO SOUTH
19/06/2026

NDC kwakwasiyya KANO SOUTH

05/05/2026

ZAMU CHANZAWA SHAFIN SUNA ZUWA NDC

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ADC Kwankwasiyya KANO SOUTH posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share