Shuaibu Adam

Shuaibu Adam My name is shuaibu Adam Bagwai, I was borned in 1995, at bagwai local govt. I would primary and secondry all in Bagwai town.

20/07/2015
11/07/2015

*** jama'a barkanmu da wannan lokaci, na 11 ga watan yuli shekara ta 2015, wanda kuma yai dai-dai da 24 ga watan RAMADAN shekarar hijra ta 1436. Kuma lokacine daya kamata ga dukkan musulmi ya rubanya IBADA, musamman a wannan lokaci na goman kashe, domin yalwatuwa da rahamar UBANGIJI. Fatanmu ALLAH ya amshi IBADUNMU yaiman kyakyawar sakaiya da gidan ALJANNA. ALLAH yasa mudace.

06/07/2015

Yau litinin 6 july 2015, nake maku fatan alkhairi, dafatan kunyi sahur lafiya, ALLAH yanuna mana lokacin buda baki. Ameeen

04/07/2015

Kwanci tashi kayan ALLAH, azumi nata tafiya lada kuma na karuwa, ALLAH kabamu ikon ribata da ladayen da s**a rage acikin wannan wata mai albarka, ameen.

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Shuaibu Adam posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Organization

Send a message to Shuaibu Adam:

Share