Nguru LGA PDP

Nguru LGA PDP its for PDP member

Our State Chairman, Amb. Umar El-Gash, your tireless commitment to the progress of the Yobe State PDP and the strengthen...
19/08/2026

Our State Chairman, Amb. Umar El-Gash, your tireless commitment to the progress of the Yobe State PDP and the strengthening of democracy in Nigeria is truly commendable.

Your dedication, sacrifice and leadership continue to inspire us. We stand firmly with you, fully committed and dedicated to supporting your vision for a stronger, united and progressive PDP.

We appreciate, support and we remain loyal to the cause.

Assalamu Alaikum Warahmatullahi Wabarakatuh.Ina amfani da wannan dama domin sanar da ’yan’uwa, abokan arziki da daukacin...
01/08/2026

Assalamu Alaikum Warahmatullahi Wabarakatuh.

Ina amfani da wannan dama domin sanar da ’yan’uwa, abokan arziki da daukacin al’ummar jam’iyyar PDP ta Nguru Local Government cewa, jiya Allah Ya yi wa mahaifiyar Mataimakin Shugaban Jam’iyyar PDP na Nguru Local Government Hon. Muhammad Adamu Bayaro rasuwa.

An gudanar da jana’izarta jiya bisa tsarin koyarwar addinin Musulunci, kamar yadda Shari’a ta tanada.

Muna roƙon Allah Maɗaukakin Sarki Ya gafarta mata kura-kuranta, Ya jiƙanta da rahama, Ya haskaka kabarinta, Ya sanya Aljannatul Firdausi ta zama makomarta.

Haka kuma, muna roƙon Allah Ya ba iyalanta, ’yan’uwa da abokan arziki haƙurin jure wannan babban rashi.

Allah Ya jikanta, Ya gafarta mata, Ya sa Aljanna ce makomarta. Amin Ya Rabbal Alamin.

SAKON GODIYA NA MUSAMMANAssalamu Alaikum Warahmatullahi Wabarakatuh.Cikin ikon Allah Maɗaukakin Sarki, Shugaban Jam’iyya...
01/08/2026

SAKON GODIYA NA MUSAMMAN

Assalamu Alaikum Warahmatullahi Wabarakatuh.

Cikin ikon Allah Maɗaukakin Sarki, Shugaban Jam’iyyar PDP na kasa ya samu damar zuwa Jihar Yobe domin halartar Daurin Aure, inda ya samu kyakkyawar tarba da karamci daga Shugaban Jam’iyyar PDP na Jihar Yobe, shugabannin jam’iyya, jagorori, dattawa, matasa, mata da sauran dimbin mambobin jam’iyyar PDP mai albarka a jihar.

Muna amfani da wannan dama domin miƙa saƙon godiya da matuƙar jin daɗi ga kowa da kowa da ya ba da gudummawarsa wajen ganin wannan ziyara ta kasance mai armashi da tarihi. Muna godiya ga dukkan shugabanni, jagororin jam’iyya, masu ruwa da tsaki, mambobi, magoya baya da duk wanda ya samu damar halarta ko ya bayar da gudummawa ta kowace hanya.

Hakika, irin wannan tarba da haɗin kai ya nuna cewa PDP a Jihar Yobe tana da ƙarfin zumunci da haɗin kai.

Muna kuma miƙa godiyarmu ta musamman ga Shugaban Jam’iyyar PDP na Jihar Yobe da dukkanin jagororin jam’iyyar bisa kyakkyawar tarba da karamcin da aka nuna.

Muna addu’ar Allah Ya saka wa kowa da kowa da mafificin alheri, Ya ƙara haɗa kanmu, Ya ƙarfafa zumuncinmu da kishin jam’iyyarmu, sannan Ya ba Shugaban Jam’iyyar lafiya da ikon ci gaba da gudanar da ayyukansa cikin nasara.

Allah Ya mayar da kowa gida lafiya, Ya kiyaye hanya, Ya albarkaci tafiyarku, Ya kuma sa wannan ziyara ta zama sanadin ƙarin haɗin kai da nasara.

Ameeen ya Allah

Thank you Usman Muhammad Bature
13/07/2026

Thank you Usman Muhammad Bature

Congratulations Usman Muhammad Bature, Allah ya bada ikon Jagoranci nagari...Ameeen
08/07/2026

Congratulations Usman Muhammad Bature, Allah ya bada ikon Jagoranci nagari...

Ameeen

BREAKING NEWS!All eyes are on the Federal High Court, Abuja, as it has fixed Friday, 10th July for judgment in the case ...
08/07/2026

BREAKING NEWS!

All eyes are on the Federal High Court, Abuja, as it has fixed Friday, 10th July for judgment in the case between the PDP Board of Trustees (BoT) and INEC.

This is a closely watched case that could have significant implications for the PDP and Nigeria’s political landscape.

May God grant us victory Amen

Address

Hausari Ward
Nguru

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Nguru LGA PDP posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share