23/05/2026
Assalamu Alaikum Yan uwa barkada safiya dafatan kowa yatashi lafiya, sunana Fatima inada aure da yara biyu,
Yan uwa Dan Allah Dan darajar annabi Muhammad s.a.w ina neman taimako ne ga duk wanda yakeda hali,ina rubuto muku wannan saqo cikin radadi da qunan zuciya,cikin hawaye
Haqiqa Allah ya jarabce mu da jarabawa rashin lafiya mijina tsawon shekara daya kenan da wata uku, laluran yashafi kwakwalwa, Amma Alhamdullillah yana kan magani,
Babban damuwana gidan damuke haya ne kudi yaqare kuma harmun qara watanni,harta kai ga sunbamu notice tun wancan satin s**a bani notice nanemi taimakon yan uwa abunda nasamu bai kai ko rabi ba,
Nazo nan ina neman taimako ku kuma yan uwa na ne musulmai A ranar das**a bamu gobene zaicika hankalina atashe yake dan Allah duk mai hali yayi hakuri yataimaka Mun Dan Allah kar atozarta mu bansan yaya zanyi ba dan Allah kuyi hakuri kutaimakamun
Komun qanqantarshi karka raina idan kabada zaiyi amfani Dan Allah kutaimakamun kurufa mun wannan asirin Dan Allah nagode sosai
Ga masu niyyan taimakawa ga number na
9036091933
Palmpay fatima Aliyu Nagode sosai Allah yasaka Da Alkhairi