22/06/2026
HUKUMAR HISBAH TA JIHAR KEBBI TA CHAFKE WASU BATA GARI DAKE KARBAN KUDDI GA MASU LAIFI DA SUNAN SU JAMIAN HISBAH NE AMMA.NA BUGI
Yau litinin wata bayani da yafito da Dan leken asirrin farin kaya dake aiki.da hukumar Hisbah ya rubutama office shin su cewar yanzu haka akwai mutun biyu dake hannun hukumar Hisbah wadanda sunka shahara wajen karban kuddi ga mutane masu aikatar badala.da sunan su Yan Hisbah ne inda s**a k**a wani.mutum da yacce sun karbi.kuddi har #150,000 hannun sa Dan leken asirrin yace wayanda ake tuma sun tabbatar da karban kuddin har sun mai.da masa abin sa rahoton yaci.gaba da cewa wadanda da ake tuma ba maaikatan Hisbah bane k**ar yadda rahoton ya bayyana dayan maaikacin Yan Banga ne dayan kuma maaikacin hukumar gyaran hali ne ta kasa inda shi Dan leken asirrin ya sanar da offishin su don sanin abin da ake ciki da kuma daukar matakin na gaba.