03/06/2026
Jihar Jigawa Za Ta Yi Aikin Idanu Kyauta ga Alhazai a Makka
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Jin Daɗin Alhazan Jihar Jigawa ta sanar da kulla haɗin gwiwa da wata gidauniya da ke Makkah a Ƙasar Saudiyya domin samar da ayyukan kula da idanu kyauta ga Alhazan jihar. Babban Daraktan Hukumar, Alhaji Ahmed Umar Labbo ne ya bayyana hakan a birnin Makkah na Ƙas...