28/04/2024
Sakon taya murna;
A madadin shugaban Qugiyar Kwankwasiyya New Projec Alh Rabiu Abdullahi Haske kuma dan takara me neman shugabancin kujerar karamar hukumar fagge da dukkan membobi Qungiya suna ta ya daya daga cikin mabiyanta Zakariyya Sada Hassan murnar angwancewa da yay a yau Lahadi 28-4-2024 ubangiji Allah ya sanya Alkairi da albarka a ciki.