Hausa Novel

Hausa Novel Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Hausa Novel, Library, Kano.

📚 Home of the Best Hausa Novels Online
✍️ Love • Drama • Islamic • Family Stories
✍️ Soyayya | Rayuwa | Addini
🎧 Read | Listen | Enjoy
🌍 For Hausa readers worldwide
🌍 Read more on: Hausanovel.com

09/05/2026
25/04/2026

kuyi hakuri fa page din mu anyi removing recommendation shiyasa kuka jimu shiru

GIDAN UNCLEPAGE 11DAGA HAUSA NOVEL TVA saluɓe yake kallon Hajiya, lallai ta ɗauki lamarin nan da zafi. Saboda tunda yake...
18/04/2026

GIDAN UNCLE
PAGE 11
DAGA HAUSA NOVEL TV
A saluɓe yake kallon Hajiya, lallai ta ɗauki lamarin nan da zafi. Saboda tunda yake da ita, ko baƙar magana ba zai iya tuna ranar da ta faɗa masa ba. Amma yau gashi tana neman tsine masa. Cikin rashin ƙarfin gwiwa ya matsa jikin gadon Umaimah ya ce:
“Sannu babyn Uncle, ya jikin yanzu? Ina ne yake miki ciwo?”
Ya faɗa yana ɗora hannunsa a saman kanta. Ajiyar zuciya s**a yi a tare. Cikin sanyin muryarta ta ce:
“Da sauƙi.”
Murmushi ya yi ya ce:
“Ok, ku zo mu tafi, kada ku dame Aunty. Kun ga ba ta da lafiya ko?”
Nihal ce ta ce:
“Mu dai a nan za mu zauna wurin Aunty. Da safe ta dafa mana tea, ta yi mana wanka.”
Maliha kam kuka ta sa wai a dole ba za ta koma wurin uwarta ba. Da ƙyar ya shawo kan yaran, suna kuka suna ƙorafi. Ya ja su s**a fice daga ɗakin. Ita ma Umaimah ƙwallayenta ta share. Ba ta son ko kaɗan ta ji yaran suna kuka, jin shi take har cikin ƙirjinta.
Hajiya kam haushi ne ya kusa kashe ta, ita a tunaninta maganar da ta faɗawa Hameed ɗin ce ta sa Umaimah kuka. Kwanansu ɗaya a asibitin, ya zo da safe da zai tafi aiki ya duba ta, ya jima sannan ya tafi. Office a CBN Kano yake aiki.
Bayan tafiyarsa, babu jimawa Dr Saleem ya ba su sallama, s**a tafi gida. Yayar Hameed, Aunty Zarah, ta zo gidan saboda Hajiya ta kira ta, ta zayyane mata komai. S**a haɗu a parlour s**a yi ta Allah-wadai da abinda Hameed ya yi wa Umaimah.
Abin takaici, har da Daddy shi ma ya biye musu, ya ce:
“Wlh ba don Hameed ɗana ba ne, babu yadda zan yi da shi. Da sai na yi ƙararsa an fiɗɗa wa marainiyar Allah haƙƙinta. Jiya fa, tsabar ya raina mini hankali, na kira shi ina yi masa faɗan kuskuren da ya yi, sai ce mini ya yi shi fa bai yi wani laifi ba. Umaimah matarsa ce. Laifinsa ɗaya, ya ɓoye mana gaskiya. Da na ji rainin hankalin nasa ya yi yawa, sai na ce ya tashi ya ba ni guri kawai. Sai ya fashe mini da kuka, wai shi ba mazinaci ba ne. Idan ba mu yarda da abinda ya faɗa mana ba, mu ba shi dama ya gabatar da wasu daga cikin shaidun da s**a shaida ɗaurin aurensa da Umaimah. Faɗa na haushi da shi k**ar zan cinye shi, amma bai fasa faɗa mini ba. Shi fa matarsa ya yi mu’amala da ita, ba wata ba. Har yana neman yi mini rashin kunya, wai gobe ma idan yana buƙatarta zai neme ta ya yi duk abinda ya ga dama da ita tunda shi ya san ba zina yake yi ba. Saboda haka, Hajiya, sai kin sa tsaro sosai akan yaron nan, saboda idan kika yi sake za a samu matsala. Tabbas shi ma maganarsa abar dubawa ce. Saboda haka, zan yi bincike sosai kuma na ce ya gabatar mini da shaidunsa nan da kwanaki uku. Idan ba haka ba, zan ɗauki matakin shari’a a kansa.”
Yana faɗin haka, ya tashi ya nufi sama. Ita ma Umaimah miƙewa ta yi daga jikin Hajiya ta shige ɗakin da idan ta zo take zama a ciki. Ta kwanta. Ita dai zuciyarta babu daɗi kwata-kwata. Ba ta jin daɗin yadda suke aibata Uncle ɗinta. Saboda ko ba komai, ya yi mata abubuwa da yawa da ba za ta iya mantawa da shi ba.
Tana wannan tunani, wayarta ta yi ƙara. Ta ɗauka da sauri, ta ga ƙawarta ce Sa’ud. Da sauri ta ƙara a kunnenta ta ce:
“Hello Sa’ud, ki zo gidan Hajiyata don Allah yanzu. Ina son ganinki.”
Tana faɗin haka ta kashe wayar. Tana nan kwance, ba a fi mintuna ashirin ba, ta ji muryar Sa’ud ɗin suna gaisawa da Hajiya. Shigowa ta yi tare da mayar da ƙofar ta rufe. Ta zuba wa Umaimah ido tare da cewa:
“Na shiga uku Umaimah! Meyeye ya same ki haka kika rame?”
Kuna sauraron littafin: GIDAN UNCLE
Daga: Hausa Novel Dot Com
Kada ku manta ku yi:
Follow
Like
Share
Mun gode.

Lumshe idonta ta yi tare da miƙewa zaune ta ce:
“Meye ma bai same ni ba Sa’ud, bari na yi na cikin Uncle.”
Nan ta kwashe su komai ta faɗa mata, ta ce:
“Sa’ud, ni fa ina tunani abinda Uncle yake faɗa gaskiya ne, saboda shekara ɗaya baya mun je Maiduguri. Lokacin da gani sai shi sai yaran Aunty Sadiya, ƙin zuwa ta yi, ta ce a’a ba taron family ɗinsu ba ne.
Ina kwance na yi matashin kai da cinyar Kaka. Ya shigo parlour-n, tunda ya shigo na ga yana min kallon ƙurullah, hankalinsa gaba ɗaya yana kan ƙirjina, saboda rigar jikina ba wata ta ƙirƙi ba ce, kuma ko bra ban sa ba. Ashe ita ma Kaka ta lura. Kawai sai na ji ta ce:
“Ko kana so ne?”
Sosa kansa ya yi ya ce:
“Wlh Kaka, akwai matsala, ina buƙatar matata sosai.”
Dariya ta yi ta ce:
“Kai da kayanka Hameed, ni ma na matsu a wuce wurin nan. Na matsu na ga irin taku baiwar, na matsu na ga yayanka da baby kafin ƙasa ta rufe idona. Hameed, ka fito ka bayyanawa duniya matarka ce ita, ko kai ma ka samu sauƙin wannan banzan rayuwa ta gidanka. Su kansu iyayenka suna son ba ka samun kulawar da ta dace wurin matarka, amma sun kasa nema maka mafita. Me ake da irin wannan auren da haƙƙin kwanciya ma ba za a sauke ba, b***e a kai ga na kulawar yau da kullum? Hameed, kullum gindinka a tsaye tun bayan aurenka, ban taɓa gani ka canza ba, ban taɓa gani wandonka ya zauna daidai ta gaba ba. To gaskiya, ka yi ƙoƙarin nemawa kanka mafita kafin mace ta kashe ka da lafiyarka da komai ka zama sorry.”
Duk cikin yarenmu na Shuwa take maganar. Wlh a lokacin ban fahimci me kalaman Kaka suke nufi ba, kawai dai mamakin rashin kunyarta nake yi. Sa’ud sai lokacin da Uncle ya ɓare ni ya ratsa ni, sannan kalaman Kaka s**a riƙa dawo mini.
Uncle Hameed jarababbe ne ajin farko. Tun ina gudun abinda yake mini har na saki jiki da shi, duk da wahalar da nake sha idan yana cinna, haka nake jurewa. Wlh sai da ya kasance idan ba ya tare da ni ba na jin daɗi. A zahiri ban son mu’amalarmu, amma a baɗini ina so. A cikin sati biyun nan na ji jiki sosai a hannunsa, saboda babu raga ya ko ta kwabo tsakanina da shi. A dare sai ya neme ni sau uku. Tun a lokacin na fara jin jikina wani iri, ashe ciki ya ɗirka min.
Bayan dawowar Aunty Sadiya sai na yanke duk wata alaƙa tsakanina da shi, ba don ina so ba, sai don tsoron ranar da asiri zai tonu. Ashe na baro ƙari tun ran tubani. Kwana uku baya ya ɗauke ni da zummar Daddy yana nema na. Kawai ya kai ni wani hotel, tunda muka je nake amai. A haka ya yi abinda yake so ya yi da ni.”
Nan ta zayyane mata komai, ta kuma ce:
“Tunda abin ya faru, kowa laifin Uncle yake gani. Su Hajiya sai aibata shi suke yi. Ni kuma ba na son hakan, Sa’ud. Ina son ganinsa yau amma sun hana mu ganin juna. Ina jin shi yana roƙon Hajiya yana son magana da ni, ta zage shi tass, dole ya ba ta haƙuri ya fice.”
Kuna sauraron littafin: GIDAN UNCLE
Daga: Hausa Novel Dot Com
Kada ku manta ku yi:
Follow
Like
Share
Mun gode.

Ajiyar zuciya Sa’ud ta yi ta ce:
“Tabdi! Lallai Uncle yana cikin bala’i. Yanzu gidan sa na fara zuwa. Ina shiga na tabbatar da ba lafiya ba. Kayanki da duk wani abu da yake mallakinki an yi watsi da su a harabar gidan. Gabana na faɗuwa, na shiga parlour-n. Na ɗauka kina ciki, a nan na tarar da wani tashin hankali.
Sababbin kayan furniture da ya zuba miki an ɓalle su ɓallar wulaƙanci waɗanda ba za su moru ba. Ita da wata ƙawarta da wani saurayi — ina tunani ƙaninta ne — suna ta zazzaga bala’i tare da sake famfata akan kada ta kuskura ta yarda da wannan cin amanar.
Ta ɗaga masa hankali har sai ya sake ki. Wai asiri kika yi masa kika ba shi ya ci a abinci, shi ya sa idonsa ya rufe har yake faɗa mata maganganu akan ki. Wai banda ma jarabarsa me zai yi da ke, yarinyar da ya ci kashinta da fitsarinta.
Wlh aiki ne babba a gabanki. Idan har kin tabbatar mijinki ne, cire kunya za ki yi ki lailaye abinki, ki ba shi komai, ki yi masa komai. Ki ƙyale shegiya da haukanta. Ba na son cikin nan ya zube ba Umaimah, na so a ce yana jikinki har yanzu, da ko ba aure tsakaninku na san sai an ɗaura shi. Yanzu dai ba wannan ba, wane shiri k**e yi na tarar angonki?”
Kallon Sa’ud ta yi, idanunta taf da ƙwalla, ta ce:
“Ina jin tsoro Sa’ud, na san wace Aunty Sadiya, na san haukan kishinta. Wlh duk kishinmu Shuwa da ake faɗa, Sadiya ta fi mu, ita da take ma Bahaushiya. Na san za ta iya kashe ni k**ar yadda take faɗa.”
Kallon banza Sa’ud ta watsa mata, ta ce:
“Kaji banza. Ke kuma tsayawa za ki yi har ta kashe ki kina zaune? Ai wannan mulkin mallakar ya wuce, dole ki zage ki je mata da duk yadda ta zo miki. Idan ta ce ku zauna lafiya, ku zauna. Idan ta ce haukan za a yi, ki nunawa shegiya kin fita iyawa, ki ci uwar ubanta a hauka. Ki nuna mata naki na jini ne na gado ne, ke da k**e Shuwa-Arab har a faɗa miki kishi? Allah ya tsinewa uwar wanda ya ji tsoro ya fasa. Wlh yarinya, zagewa za ki yi, ki cire tsoro ki k**a ɗan’uwanki mijinki a hannu. Kin ji dai na faɗa miki.”
Tunda Sa’ud ta fara maganar, take kallonta har ta gama, sannan ta ce:
“Amma dai Sa’ud, kin san da ciwo abinda ka raini yarinya kuma ta zo ta zama kishiyarka. Gaskiya babu adalci a cikin lamarin.”
Tsaki Sa’ud ta yi, ta ce:
“Kuma fa kin fara ba ni haushi Umaimah da k**e wannan maganar. Ke kika ce kada ta tsaya ta kula da mijinta ko ke kika hana ta k**a mijinta? Ai dama ta san haka za ta faru, tunda ita ce ta ba da ƙofar hakan. Inda tana sauke masa haƙƙinsa, tana ririta shi k**ar jariri, da bai yi sha’awar wata macen ba.
Ke bari ki ji, wlh mazan zamanin nan, ko kana kula da su ma sai ka haɗa musu da Lahaula da Yasin, har da Suratul Shifa don neman musu lafiya. Ke ina son samu ne har da Suratul Jinn duk ki riƙa tofa musu, don wani lokaci k**ar masu shafar aljanu haka suke. B***e ka sake shi, sai ka saki k**ar makahon raƙumi, duk inda ya ga dama ya cilla ƙafarsa.
Ai ta ma gode wa Allah da abin ya tsaya mata iyanan. Inda wani ne ma yadda yake da lafiyar nan, in ya riƙa neman mata, har sai ya kwaso mata ƙanjamau, ya zo ya gwagwada mata, su shiga uku. Sakaryar banza da ita, ke ma idan kika zama lusara irinta, wlh kuna ji kuna gani mijinku zai fi ƙarfinku. Kuma Billahillazi, kin ji na rantse, ko ni ya ce yana so, ba daka zan yi ba, bori ya hau don samun miji irin Uncle Hameed a zamanin nan ba duk mace mai sa'a ba.”
Kuna sauraron littafin: GIDAN UNCLE
Daga: Hausa Novel Dot Com
Kada ku manta ku yi:
Follow
Like
Share
Mun gode.

Ajiyar zuciya ta yi, daidai lokacin wayarta ta yi ring. Da sauri Sa’ud ta ɗauka, ta yi murmushi ta ce:
“Kin ga ɗan halak ko ɗan uwarki. Kashe murya ki k**a abinki, babu komai. Ko ba aure akwai ƙauna, b***e ma ni na daɗe da sanin mijinki ne, don Yaya Yusuf ya daɗe da faɗawa Farouq ɗin mu cewa ya fita daga harkarki, kada ya haɗu da fushin Hameed saboda ke ɗin matarsa ce.”
Katsewa wayar ta yi, ta ajiye, ta kamo hannun Umaimah, ta ce:
“Wlh Umaimah, ki ajiye gidadancin nan naki, ki mayar da kanki karuwa da gaske a wurin mijinki.”
Sake shigowa kiran ya yi, ta miƙa mata. Hannunta na rawa, ta ɗaga ta ce:
“He… Hello.”
Ajiyar zuciya ya sauke, ya ce:
“Babyn Uncle, ya jikinki?”
A sanyaye ta ce:
“Da sauƙi.”
Murmushi ya yi, ya ce:
“Ke ma fushin k**e yi da ni ko baby?”
Da sauri Sa’ud ta kaɗa mata kai, ta ce:
“A’a Uncle.”
Ajiyar zuciya ya yi, ya ce:
“Har na ji sanyi, babyn Uncle. Na san kowa fushi yake yi da ni akan abinda ya faru tsakanina da ke, wanda na san rashin sani ne ya sa suke ganin baƙina. Ina cikin tashin hankali a gida, babyn Uncle, wurin Sadiya. Ba sai na faɗa miki na ɓangaren Hajiya da Daddy ba, kin san komai. Amma duk ba su dame ni ba k**ar naki. Don Allah kada ki ba da damar da za a raba mu, Umaimah. Wlh akwai matsala cikin hakan, ba ƙarama ba. Ina son ki ba ni haɗin kai, babyn Uncle. Kin ji.”
Ajiyar zuciya ta yi ta kalli Sa’ud, ɗaga mata kai ta yi alamar to, ta ce:
“To Uncle.”
Numfashi ya sauke ya ce:
“Yauwa baby na, Allah ya yi miki albarka. Zan kira ki zuwa dare, amma jinin ya tsaya ko?”
“A’a,” ta faɗa.
Murmushi ya yi ya ce:
“Shikenan, shi ma na san zai tsaya kafin lokacin da zan ɗauke ki. Ki kwanta ki huta, sai mun yi waya anjima.”
Ajiye wayar ta yi tana haki k**ar wadda ta yi gudun fanfalaƙi. Dariya sosai Sa’ud ta yi ta ce:
“Kaji banza don Allah, wayar k**e wa wannan hakin. To, ya kika yi ranar farko da ya turmushe ki?”
Dariya ta yi ta ce:
“Wlh ban san komai da ya faru ba, tun dare sai ɗaya na rana na farka na ganni ɗaure da drip.”
Ƙara sheƙewa da dariya Sa’ud ta yi ta ce:
“Lallai Uncle ya ga matar wannan ragwanta haka.”
Dariyarta ta ƙara wa sauti, ta ce:
“Muguwa kuma a haka don rashin imani kika ba ni magani ya haukata ni da kaina, na riƙa roƙon Uncle ya gurgure ni. Aikuwa na ci na ci ubana ranar na ga yadda ake barin madara.”
Dariya ta kuma sheƙewa da ita, ta ce:
“Irin muguntar da aka yi mini, ni ma na yi miki haka. Zainab ta yi mini washegarin ranar da Yaya Auwal ya fara zungura ta. Ke ban faɗa miki wani abu ba, Zainab ta yi ciki. In faɗa miki, Abba yana ta bala’i wai mun cuce shi. Shi kuwa Yaya Auwal ya ce to Abba, mun faɗa maka aure muke so, ka ƙi yi mana. Yanzu ga irinta nan, shi ne ya ce ta turo Jabir ɗin a yi magana, shi ma Yaya Auwal za su yi magana a tsayar da lokacin bikin mu. Amma ni fa gaskiya ba na jin zan auri Yaya Auwal.”
Kallonta Umaimah ta yi da sauri ta ce:
“Me ya sa?”
Kuna sauraron littafin: GIDAN UNCLE
Daga: Hausa Novel Dot Com
Kada ku manta ku yi:
Follow
Like
Share
Mun gode.

Murmushi ta yi ta ce:
“Na samu wani guy ne, sunansa Anwar. Wlh ya fi Yaya kawo wuta, gashi da barin Naira, nishi nake so. Yanzu ma mun yi magana da shi, na ce ya turo gidan mu. Ya ce mini to, bari ma na kira shi mu ji.”
Ta ɗauki wayarta ta kira shi. Sai da ta kira kusan sau uku sannan ya ɗaga, yana wani irin nishi ya ce:
“Ahhhh baby, ina kan aiki yanzu za... za mu yi waya anjima. Na faɗawa Dad ma maganarki...”
Kit, ya kashe wayar. Mamaki ya cika Umaimah, ta ce:
“Kayy, wannan kuwa ƙalau yake?”
Ajiyar zuciya Sa’ud ta sauke ta ce:
“Ƙalau yake, sai iskanci. Yanzu haka yana tare da wata ne.”
Da sauri Umaimah ta dube ta ta ce:
“Da wata fa kika ce? Kuma a haka k**e tunanin auransa? A’a, indai kuwa haka ne, ba ki yi wa kanki zaɓi na ƙwarai ba.”
Kallon Umaimah ta yi ta ce:
“Ni ma na sani Umaimah, to amma ya zan yi? Allah ya jarabce ni da son sa. Wlh ba zan iya auren wani ba shi ba.”
Girgiza kai Umaimah ta yi ta ce:
“Gaskiya kada ki fara. Kada son zuciya ya sa ki tsallake. Tabbas ki k**a gaibu. Gaskiya ba zan goyi bayan ki yi wannan gangancin ba. Ki auri Yaya Auwal, ya fi dacewa da ke kuma sai ya fi ganinki da ƙima saboda ya san shi ne ya fara lalata ki.”
Murmushi ta yi ta ce:
“Duk na yi wannan tunanin Umaimah amma na kasa jurewa. Ki taya ni da addu’a kawai.”
Haka s**a ci gaba da hira sai dare, sannan ta raka ta bakin titin unguwarsu. Ta juyo ta dawo.
A hanyarta ta dawowa, ta ji ana danna mata horn. Da sauri ta juya, ajiyar zuciya ta yi. Ya buɗe mata motar ya ce:
“Meye ya fito da ke da daren nan? Wa ma kika faɗa za ki fito?”
Kawar da kai ta yi. Ya yi murmushi tare da jan motar, s**a ƙarasa gidan. Ya yi parking, ta buɗe za ta fita, ya yi saurin riƙo hannunta. Ta ɗago da sauri, ƙaraf idonta ya faɗa cikin nasa.
Ya matso sosai, tare da sauke kujerar da take kai ta yi baya, ta kwanta. Kafin ta tashi, ya bi ta ya danne tare da juyo da fuskarta, ya ɗora lips ɗinsa akan nata, yana sauke mata wani hot kiss.
Lumshe idonsu s**a yi a tare. Ta sanya hannunta biyu ta rungume shi, tana taya shi tsotsar baki. Hannunsa biyu ya sanya ya dafe hips ɗinta, yana jin wani irin feeling ɗinta na bijiro masa.
Zare bakinsa ya yi daga nata, ya sanya hannunsa ya janye mayafin jikinta, ya ɗora hannunsa saman b***s ɗinta, yana matsa su a hankali ta cikin riga. Tunda ta lumshe idonta, ba ta buɗe ba sai da ta ji bakinsa saman ni***es ɗinta, yana jan su a hankali yana sakin nishi mai shiga jiki. Sake ƙanƙame kansa ta yi, ta tura hannunta cikin sumarsa, tana faɗin:
“Washhhhh... Uncle.”
Daidai lokacin ta ji ana ƙwanƙwasa motar da ƙarfi. Da sauri ta fara ture shi, tare da kallon wurin. Hajiya ta ga tsaye a jikin motar...
________________________________________
Sai mun haɗu a next page.
Comment, Like da Share ɗin ku shi ke Sani. Jin karsashin yin saurin, suburbuɗo muku wani page ɗin!
📖 Kuna sauraro Littafin Gidan Uncle
Daga: Hausa Novel Dot Com
📌 Kada ku manta ku yi:
✅ Follow
👍 Like
🔁 Share
🙏 Mun gode
📍 Mu haɗu a Shafi na 12, in shaa Allah.

18/04/2026

GIDAN UNCLE fans kuna KUSA KUWA 🤔
Audio/text

18/04/2026

ATASHI..! ATASHI..!! ATASHI..!!!
IN KA/KIN TASHI KA RUBUTA
ALHAMDULILLAH

GIDAN UNCLEPAGE 10DAGA HAUSA NOVEL(Love And Romantic Story)Da sauri Umaimah ta fara ƙoƙarin janye jikinta daga nasa, amm...
07/04/2026

GIDAN UNCLE
PAGE 10
DAGA HAUSA NOVEL
(Love And Romantic Story)
Da sauri Umaimah ta fara ƙoƙarin janye jikinta daga nasa, amma ya ƙi sakinta. Sadiya ta cafke ta, sai ya yi wani juyi da Umaimah ya mayar da ita bayansa. Ta ƙanƙame shi ta fashe da kuka, jikinta na rawa saboda ta san yau kashinta ya bushe.
Sadiya ta sake kai mata, amma ya riƙe hannunta tare da murmushi ya ce,
“Kada ki taɓamin ƙanwa, Sadiya. Bata da wani laifi. Jirine ya ɗauketa, shi ne na riƙeta…”
Sai Sadiya ta ɗaga hannu ta wanke shi da mari cikin fushi ta ce,
“Ƙarya kake, Abdulhameed! Dama na daɗe ina zarginka da Umaimah. Yau dai Allah ya tona maka asiri. Ashe abin da kuke yi kenan—cin amanata kuke yi, Hameed!
Ka rasa da wa zaka yi lalata sai da Umaimah, yarinyar da na raina na wahala da ita? Me na yi maka? Me na rage ka da shi?
Ashe gaskiya ne abin da Nihal ta faɗa min—ta ce ta ganka kana shayar da Umaimah nono, na ce ƙarya ne… Ashe ma cinyarta kake yi!
Yarinyar da ka raina tun bata san kanta ba, yau ita kake zina da ita? Hameed, meye wannan? Ni dama na san ba wani meeting ka je ba—iskanci ka je yi!”
A cikin tashin hankali ta cafko hijabin Umaimah, ta fincikota da ƙarfi ta jefar da ita. Ba sa’a, sai ta faɗa kan wani dutse da aka ajiye a wurin.
Ta saki wata ƙara mai ban tausayi.
Da gudu ya nufota, amma da ya ga jini sai ya ja da baya cikin firgici ya ce,
“Na shiga uku! Sadiya kin kashe ni! Jini… jini take zubarwa…”
Sadiya ta juyo a tsorace, a daidai lokacin da ya ɗago Umaimah wadda ta suma. Jini na fita sosai daga jikinta.
Ya ƙara rungumeta yana kuka, yana jijjigata yana cewa,
“Kada ki mutu, baby… Don Allah kada ki bari mu yi asarar baby’n mu… Kada cikin nan ya zube… Ina son sa, baby… please…”
Maganarsa kawai ta isa ta nuna ba ya cikin hayyacinsa. Yana kuka yana cewa:
“Ki tashi Umaimah… Don Allah kada ki mutu. Ban faɗa wa duniya matsayinki a wurina ba… Kada ki mutu kina kallona a matsayin mazinaçi.
Umaimah, kada ki mutu, ba mu cika burin iyayenmu ba. Abba ya mutu da burin ganin zuriyarmu… ya so ya ga ke a wannan matsayi.
An riga an daura aurenmu bisa wasiyya… wannan haɗin Allah ne… Don Allah kada ki mutu sai mun haifi ɗa…”
Tsoro da tashin hankali s**a sa Sadiya ta yanke jiki ta faɗi.
Mai gyaran fulawa ya zo da gudu, ya ga halin da ake ciki—Hameed na rungume da Umaimah wadda ta zama k**ar matacciya, jini na malala.
Ya firgita ya ce,
“Ya Salam! Maigida, jininta zai ƙare! A kai ta asibiti!”
Sai a lokacin hankalin Hameed ya fara dawowa. Ya miƙe ya ɗauketa k**ar jaririya, ya kai ta mota ya saka.
Yana shirin fita, sai Sadiya ta tare shi a ƙofa ta ce,
“Wallahi ba zaka fita da ita daga gidan nan ba! Yau sai dai ko ni, ko kai, ko ita!
Na rantse da Allah ba za ku ci amanata ku fita lafiya ba! Aure? Wallahi ba zaka yi ba! Allah ya tsine wa duk wanda ya kuskura!
Daga ku har danginku sai kun san kun ci amanata!”
Ta faɗi haka ta juya da gudu zuwa cikin gida k**ar mahaukaciya.
________________________________________
Kuna sauraron littafin: GIDAN UNCLE
Daga: Hausa Novel Dot Com
Kada ku manta ku yi:
Follow
Like
Share
Mun gode.
Hakan ne ya ba shi damar fitar da motar a guje, ya nufi Abdullahi Wase Specialist Hospital.
Da isarsa, aka karɓi Umaimah aka shigar da ita emergency. Duk inda s**a bi yana binsu k**ar wani zautacce. Da ƙyar Dr. Saleem ya lallasheshi ya zauna a reception, ya haɗa kai da gwiwa cikin tashin hankali.
Sai ya ji an taɓa shi. Da sauri ya miƙe ya ce:
“Na shiga uku… ta mutu ko, Dr?”
Murmushi Dr. Saleem ya yi ya ce:
“Ka kwantar da hankalinka, bata mutu ba. Mun samu nasarar tsayar da jini, amma muna buƙatar ƙarin jini da gaggawa saboda ta zubar da jini sosai.”
Ya sauke ajiyar zuciya ya ce:
“Alhamdulillah… cikin jikinta fa?”
Dr. Saleem ya girgiza kai ya ce:
“Dole mu yi haƙuri… cikin ya lalace. Mu yi addu’a Allah ya kawo wani mai albarka.”
Hawaye s**a zubo masa, ya ce:
“Shikenan… ta yi min sanadi, shi ma ya zube.”
Dr. Saleem ya dafa kafadarsa ya ce:
“Kada ka damu. Za a samu wani da wuri. Amma yanzu jini muke buƙata.”
Ya miƙa hannu ya ce:
“Ku ɗiba wanda zai ishe ku.”
S**a nufi lab. Cikin sa’a, jinin su iri ɗaya ne. Aka ɗauki jini daga gare shi, aka haɗa da wanda aka siya, s**a koma ɗakin.
Ya bi su har ɗakin. Har yanzu Umaimah na kwance k**ar gawa. Dr. Saleem ya fara haɗa mata jini.
Nurse ɗin dake kula da ita ta kalle ta, sannan ta kalli Hameed ta ce:
“Yallabai, ƙanwarka ce ko matarka?”
Dr. Saleem ya ce:
“Nima wannan tambayar ke raina. Wannan aikin miji ne, Yallabai. Tun shekaru da dama ina kula da lafiyar iyalan Alhaji Adamu Hameed Shuwa. A tsawon lokacin nan, Umaimah an santa a matsayin ƙanwarka… amma abin da nake gani yanzu daban yake.”
Hameed ya lumshe ido, ya kwanta a gadon da ke fuskantar na Umaimah, yana kallonta ya ce:
“Ƙanwata ce… kuma matata ce. Iyakacin abin da zan iya faɗa muku kenan.”
Nurse ɗin ta yi murmushi ta ce:
“Ku kaɗai kuka san gaskiyar hakan…”
Sai ƙofar ɗakin ta buɗe da ƙarfi.
Dukkansu s**a miƙe cikin firgici. Hameed ya hanzarta zuwa gadon Umaimah, sannan ya nuna Sadiya da ke shigowa ya ce:
“Kada ki ƙaraso nan! Ki tsaya anan. Wallahi idan kika kusanto, za ki ga abin da ba ki taɓa gani ba.
Ki sani—Umaimah matata ce ta sunnah, ita ce ke ɗaukar lalurata. Ki yi hankali, kada ki ɗauki haƙƙin marainiya. Bata da laifi… bata ma san an daura min aure da ita ba.”
Sadiya ta ce cikin zafi:
“Ina ruwana Hameed? Wannan cin amana ne! Kai mayaudari ne, maci amana, azzalumi!
Ni zaka ci wa amana ka ce wai matarka ce? Na rantse da Allah—ba matarka ba! Ko uwarka ce sai na kashe ta! Sai dai Khadijah ta dawo duniya ta haifi wata… kai ma sai ka bi ta!”
Da gudu ta nufi gadon Umaimah.
Hameed ya yi tsalle ya tare ta, ya riƙeta da ƙarfi ya jefa ta baya. Ta faɗi ƙasa, amma kafin ya ankara ta sake tashi ta nufi Umaimah.
Nan da nan ya tunkude ta ƙasa, ya zare belt ɗin wandon jeans ɗinsa ya ce:
“Wallahi kika sake tabata, sai na yi miki abin da ban taɓa yi ba!
Kashe yarinya k**e son yi, Sadiya? Me ta yi miki? Wannan wane irin hauka ne?
Saboda ta zama matata? To ki sani—aurena da Umaimah haɗin Allah ne. Haukan ki ba zai rushe shi ba!
Abin da ya sa na ɓoye auren nan kenan… saboda na san ke mahaukaciya ce!”
A daidai wannan lokacin, Hajiya ta shigo.
Ganinta yasa ya yi shiru. Ta zo kai tsaye wurinsa, ba tare da wata-wata ba—ta ɗaga hannu ta wanke shi da mari mai ƙarfi.
Ya dafe wurin cikin firgici ya ce:
“Hajiya…”
Sai ta sake zabga masa wani marin tana kuka…
________________________________________
Kuna sauraron littafin: GIDAN UNCLE
Daga: Hausa Novel Dot Com
Kada ku manta ku yi:
Follow
Like
Share
Mun gode.

“Dama abin da ya sa ka dage sai an baka ita kenan Hameed? Irin taka amanar kenan? Me ya ja hankalinka har ka lalata tarbiyyar marainiyar Allah? Na tabbata Umaimah ba za ta taɓa banzatar da tarbiyyar da ka yi mata ba, sai dai kai ka banzatar da taka, ita ma ka lalata mata tata.
Meyye ribarka Hameed? Ƙanwarka ka lalata har da ciki. Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un! Wannan wacce irin baƙar rayuwa ce? Wacce irin ƙaddara ce Hameed? Da kanka, da kanka ka ketare wa Umaimah haddi, ka cucemu Hameed. Ka ci amanar maraici. Ba zan yi maka baki ba, amma da sannu za ka girbi abin da ka shuka.”
Tun da ta fara magana kansa na ƙasa har ta gama. Ta juya ta nufi gadon da Umaimah take. Kai ta ruƙo hannunta cikin tausayi ta ce:
“Allah ya isanki Umaimah, Allah ya isar miki.”
Miƙewa Sadiya ta yi ta kalleshi ta ce:
“Za ka dawo ka iskeni har gida wallahi, sai dai ko ni ko kai azzalumi.”
Yana jinta amma bai iya tanka mata ba. Zuciyarsa mugun tafasa take. Ya san duk bayanin da zai yi wa Hajiya ba za ta saurare shi ba. Saboda haka ya ja jikinsa ya fita, ya zauna a kujerar da ke ƙofar ɗakin.
Daidai lokacin da Umaimah ta buɗe idonta, ta sauke su a kan Hajiya. Ajiyar zuciya Hajiyar ta yi ta ce:
“Sannu kin ji, Umaimah.”
Ta daga mata kai cikin sarguwar murya ta ce:
“Hajiya ki tafi da ni gidanki. Aunty Sadiya da Uncle za su kashe ni wallahi. Hajiya, kashe ni za su yi.”
K**a hannunta ta yi ta ce:
“Wa ai dama kin gama zaman tsinannen gidan nan. Ni dama tun farko ban so zamanki ba, dandai wannan azzalumin ya nace ne, kuma Daddyn ku ya goya masa baya. Yanzu ga abin da gari ya waye.”
Kwallar da ke zubo mata Hajiya ta share mata ta ce:
“Ki yi haƙuri, wallahi sai ya gane kurensa. Wannan ai zalunci ne. Shekaran jiya ya je yake faɗa min wata shashashar magana, saboda Daddyn ku ya ce ya barki ki fitar da miji. Bayan Daddyn ku ya tashi, yake ce min wai ya yi miki miji. Ashe abin da yake nufi kenan. Allah ma ya rufa mana asiri da cikin ya zube, da mun ga ta kanmu. Don wannan mai ra’ayin riƙaɗin ba bari zai yi a zubar da shi ba. Macuci kawai!”
Abinka da zuciyar mace, duk sai ta ji babu daɗi aibata Uncle ɗin da Hajiya take yi. Ta lumshe idonta.
Daidai lokacin da ya dawo ɗakin ya ce:
“Hajiya ta farka ne?”
Tsawa ta buga masa wadda ta sa Umaimah buɗe idonta, ta ce:
“Ban sani ba, ɗan iska mara imani! Ubanka za ka yi mata idan ta tashi ne? Ka ga Abdulhameed, idan ba ka fita daga rayuwar Umaimah ba, wallahi sai na sallama ka!”
Kallonsa Umaimah ta yi, ta ga yadda yake zubar da hawaye, ta ce:
“Kayy Hajiya, ki bari don Allah. Kinga fa kuka yake don…”
Bige bakinta Hajiya ta yi ta ce:
“Eh lallai! Gaskiyar Hausawa da s**a ce ‘ba a ɗan iska ɗaya.’ Wato ke har tausayin wannan annamimin bawan k**e yi ko? To zan ƙyaleki da shi. Idan ya gama daɓe albarkar jikinki a banza, ki je ki nemi tudun dafawa. Kuma wallahi, ka ji na rantse, sai ka yi dana-sanin abin da ka aikata. Tunda ka ci amana, ka rubuta ka ajiye—amana sai ta cika.”
________________________________________
Kuna sauraron littafin: GIDAN UNCLE
Daga: Hausa Novel Dot Com
Kada ku manta ku yi:
Follow
Like
Share
Mun gode.
Bai iya cewa wa Hajiya komai ba. Sai ya matsa gaban Umaimah ya kamo hannunta. Hajiya ta doke masa hannu ta ce:
“Kar ka taɓa ta! Ba ka ji na ba? Shashasha kawai! Yanzu Hameed, ba don Allah ya dubi maraicin yarinyar nan ya sa cikin da ka kunsa mata ya zube ba, me za mu yi kenan? To wallahi ka fita daga idona. Na tsani halinka Hameed! Na tsani mutum maci amana. Ba za ka more ba!”
Ba zai iya jure kalamanta ba, saboda haka ya juya. Har ya kai bakin ƙofa ya tsaya ya ce:
“Laifi na ne da na ɓoye muku gaskiya tun farko. Da ace na faɗa muku Umaimah matata ce, da ba ku zarge ni ba. Na sani Hajiya dole zan fuskanci wannan matsalar, tunda na kasa haɗiye ƙwalamata na sauke ta a kan Umaimah a lokacin da bai k**ata ba.
K**ata ya yi na sanar da ku matata ce kafin wannan lokaci. Amma duk da haka ina so ke da Umaimah da Sadiya, da duk wanda yake zargina, ya sani—ni ba mazinaci ba ne. Hajiya, baki haifi fasiƙi ba. Ban taɓa shuka a haramtacciyar gona ba, kuma ban ci itaciyar da Allah ya haramta min ba.
Ko da ace zina nake yi da Umaimah, wannan ta faru—ya k**ata ku yi min uzuri. Ni ma ɗan Adam ne, ba waliyyi ba ne. Ina da buƙatar inda zan zuba ruwana idan na tara.
Tun farkon aurena na so hana Sadiya aiki, kuka ce ban isa ba. Na sha kawo muku matsalata, amma kin kasa yi min maganinta. Sau nawa na zo na ce muku ina so ƙara aure, amma kuka hana ni. Kullum burinku faranta wa Sadiya rai, wacce ni na ɗauko na kawo cikin family ɗinmu.
Babu ruwanku da matsalata, babu ruwanku da damuwata. Hajiya, na yi haƙuri shekara bakwai ina fama da matsala ɗaya, alhali ina da wata matar bayan ita. To me k**e so in yi?
Shekara biyar Umaimah tana matsayin matata ina rainonta. Hajiya, ko tari nake a asusun ƙasa, ya dace a cika shi idan na fashe zai bani abin da nake so. Na sha faɗa miki Umaimah tana da miji, kina ɗaukar zancena wasa. To ba wani bane—mijinta ni ne. Matata ce.”
Yana faɗin haka ya juya ya fice cikin fushi. Ya ɗauki motarsa ya nufi gidansa.
Tun tsayawar motarsa Sadiya ta ji. Da ya shigo ta tare shi da bala’i ta ce:
“Ai dama na san dole ka dawo, fasiƙi! La’anar Allah ta tabbata a kan wanda bai san Allah ba. Ka yaudare ni Abdulhameed! Ban taɓa tunanin haka daga gare ka ba…”
Bata gama magana ba ya ɗauke ta da mari. Ta dafe gurin da sauri ta ce:
“Kan ubanka! Ni ka mara Hameed? Wallahi sai ka yi dana-sani. Ihu! Jama’a ku zo ga kwarto! Allah ya tsine maka Abdulhameed! Allah ya isa tsakanina da kai azzalumi maci amana! Sai na kashe yarinyar nan!”
Murmushin takaici yayi ya ce:
“To dama wane tsautsayi ne zai dawo da ita ta zauna dake? Ita ma ta samu ‘yanci daga bautar da tayi miki. Ta raini yayanki, ta kula da gidanki, ke kuma kina yawo aikin banza.
Ta isa yanzu ta kula da mijinta. Ita ta bani abin da kika kasa bani. Tana bani farin ciki, tana maganin matsalata. Jinin da ke jikinta iri ɗaya ne da nawa—ba za ta gaza ba k**ar yadda kika gaza. Tana da daɗi sosai.”
Yana gama magana ya shige ɗakinsa ya rufe ƙofa da ƙarfi. Yana jin Sadiya na dukan ƙofar tana zaginsa da kiran sunayen iyayensa, tana masa tsinuwa.
A wannan lokacin yara s**a shigo gidan, driver ya kawo su. Da s**a shiga s**a nufi ɗakin Umaimah suna cewa:
“Aunty mun dawo! Zo ki ga assignment ɗinmu!”
Sai Sadiya ta nufi ɗakin k**ar mahaukaciya. Ta finciki cajar wutar lantarki ta rufe su da duka, tana cewa:
“Daga ku har uban naku! Ni zan hukunta ku! Duk wanda ya sake kiran sunan yarinyar nan sai na ci uban nan naku!”
Hameed yana jin duk abin da take yi, amma bai kula ba, ya bar ta da halinta.
Kuna sauraron littafin: GIDAN UNCLE
Daga: Hausa Novel Dot Com
Kada ku manta ku yi:
Follow
Like
Share
Mun gode.

Sai yamma liƙis ya fito daga ɗaki yana ɗaura agogo. Bai same ta a parlour ba, sai yaran suna zaune suna matsar hawaye.
Nihal ce ta taso ta rungume shi, ta sake fashewa da kuka ta ce:
“Uncle, me Aunty tayi wa Mom take zaginta? Kuma yau da safe bata bamu abinci ba da za mu tafi Islamiyyah, sai bobo da biscuit kawai. Uncle, yunwa muke ji. Maliha har kuka ta riƙa yi a makaranta, sai da Mu’allimah ta siya mata cheese sannan tayi shiru.”
Ransa ya ɓaci matuƙa—wai k**ar shi ace yayansa suna fita ba su karya ba saboda sakacin uwarsu?
Ya k**a hannun yaran ya ce:
“Ku yi haƙuri. Auntynku ba ta da lafiya, tana asibiti. Ku zo mu je ku ganta, sannan ku ci abinci a can.”
Nan take s**a fara murna da tsalle. Da kansa ya cire musu kayansu ya sa musu wasu, ya ja su s**a fita daga gidan.
Da s**a isa asibitin, ya nuna musu ɗakin. S**a shiga da gudu.
A lokacin an cire wa Umaimah roba ta biyu ta jini, tana zaune ta jingina da pillow. Da gudu s**a nufeta suna murna suna tsalle.
Ita ma ta ji daɗin ganin yaran, domin ta saba da su—duk ranar da bata gansu ba sai ta ji babu daɗi.
S**a hau gadon s**a rungumeta. Maliha ta fashe da kuka ta ce:
“Aunty, jiya Uncle ya ɗauke ki kika tafi kika barmu, kika ƙi dawowa ki yi mana breakfast. Yau ma haka muka tafi ba mu karya ba. Na yi kuka a makaranta saboda yunwa.”
Nihal, mai wayo, ta ce:
“Aunty kin rame, kin yi fari. Me yake damunki aka kawo ki asibiti?”
Murmushi Umaimah tayi, ta shafa kansu ta ce:
“Ba ni da lafiya ne, amma na ji sauƙi da ganinku. Kuna jin yunwa ko?”
S**a daga kai.
Ta ce:
“No wonder… idan yarana suna jin yunwa, ina ganewa.”
Hajiya da ke zaune tana kallonsu ta yi murmushi ta ce:
“Kai! ƴan jakar uba, ina iyayen naku da s**a barku da yunwa?”
Umaimah ta kawar da kai ta ce:
“Mu dai ki bamu abinci yarana su ci, Hajiya. Idan sun ci sai na yi miki bayani.”
Nihal ta ce:
“Mu Mom ɗinmu bata sonmu. Yau ma duka tayi mana saboda mun tambayi ina Aunty.”
Daidai lokacin ya turo ƙofa ya shigo tare da sallama. Umaimah ta ɗago kai da sauri, idonsu s**a haɗu. Yana kallonta da wani kallo mai narkar da zuciya.
Murmushi yayi mata, ya ajiye kayan da ya kawo mata da shopping ɗin da yayi ya ce:
“Hajiya, sannu da ƙoƙari. Ya jikin?”
Ko kallonsa Hajiya ba tayi ba, b***e ta amsa masa.
Ta zubo abinci—jollof rice ne mai alayyahu da kifi, ƙamshinsa na tashi. Ta miƙa wa Umaimah, ta karɓa ta zaunar da Maliha ta fara basu a baki.
Suna ta zuba mata surutu, ita dai ba ta ce komai ba, saboda yadda take jin kallonsa yana yawo a jikinta.
Muryar Hajiya ce ta katse su ta ce:
“Idan ka ga dama, ka je. Daddyn ku yana nemanka. Yanzu nan ya fita zai je gidanka.”
Ya amsa da:
“To.”
Ya miƙe ya ce:
“Bari na je na biya su kuɗinsu, na dawo.”
Hajiya ta dakatar da shi ta ce:
“A’a, kai ka gama aikinka. Sauran namu—ubanka ya biya komai.”
Ya ɗago da sauri ya kalleta ya ce:
“Amma Hajiya—”
Ta katse shi da cewa:
“Kada ka ce min komai Hameed. Wallahi da zaka yarda ma, da ka daina zuwa inda nake, saboda idan na ganka ji nake k**ar na kashe ka.”
Sai mun haɗu a next page.
Comment, Like da Share ɗin ku shi ke Sani. Jin karsashin yin saurin, suburbuɗo muku wani page ɗin!
📖 Kuna sauraro Littafin Gidan Uncle
Daga: Hausa Novel Dot Com
📌 Kada ku manta ku yi:
✅ Follow
👍 Like
🔁 Share
🙏 Mun gode
📍 Mu haɗu a Shafi na 10, in shaa Allah.

Address

Kano
77077

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hausa Novel posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category