15/11/2025
A yanzu nake samun rahoton yadda dandazon Al,ummar yankunan kananan hukumomin Garko da Wudil s**a gudanar da gangamin nuna goyon baya akan tsarin mu tare da tabbatar da matsayar su kan mu amsa kiran su na tsayawa takarar wannan yankuna a majalisar tarayya 2027 wanda matashi Comr. Jamilu Chaka ya jagoranta.
Ina mutukar godiya bisa irin wannan kauna da kuma tabbaci akan tsarin mu na samar da gobe mai kyau ga al,ummar mu a dukkan damar da muka samu.
Nagode ! Nagode !! Nagode !!!