12/02/2026
Ayau Alhamis 12-02-2026, Jamiyyar African Democratic Congress -ADC ta Kaddamar da Fara Register Sabon Katin Jamiyyar.
Angudanar da Taron a Harabar BARCELONA HOTEL Dake Wuse 2 a Garin Abuja, Taron Yasamu Halartar Manyan Shugabannin da membobin Jamiyyar ADC na Sassan Nigeria.
Alokacin da Yake Jawabi Dr. Mustapha Muhammad Inuwa, Jagoran Jamiyyar ADC na Jihar Katsina, Yayi Alkawarin cewa Jamiyyar ADC Zata Samu Membobi Sama da Milyan 20, Duba da Farinjini da Jamiyyar Take dashi ga Alummar Nigeria.
Dr. Inuwa Yakara Dacewa Jamiyyar ADC ita kadaice Jamiyyar da Alummar Nigeria S**a Aminta da'ita Duba da Irin Muhimman Tsare tsaren da Take Dasu Wanda S**a shafi Cigaban Alumma da Inganta Rayuwar Matasa da Mata.
Forwarded by:
Jamilu Surajo (Met Jk-Malumfashi) Public Relations Officer P.R.O Katsina State ADC Media Crew.