05/02/2018
Yau 2/2/2018 Aka yaye dalibai 70 Karo na shida Wanda daliban aka koyawa wasu Man shafawa man zafi wasu kuma dinki.Shidai wannan Tallafin koyawa Maza da mata domin a rage zaman banza a cikin Al'umma kuma a muna wa mutane mahimmancin sana'a.shidai wannan Tallafin koyawa Maza da mata sana'oi ana gudanar dashi karkashin jagorancin Taimakon Tallafin His Excellency Tajuddeen Bashir Yakasai Tajo Muna godiya abisa kishin Al'umma da kakeyi Allah ya biya masa Bukatunsa ya idda nufi Ameen summa Ameen.